Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Masar ta nemi Isra'ila da ta bayar da bayani game da dalilan da suka sa aka kai hari ga mambobin kwamitin Masar a Zirin Gaza.
Kungiyar Jihadin Musulunci ta Falasdinu tace: Harin da aka kai wa kwamitin Masar ya kunshi sakon siyasa cewa gwamnatin Sahyoniya na adawa da mataki na biyu na tsagaita wuta.
Your Comment